pacman, rainbows, and roller s

DANYIN TAMBAYA KO NEMAN SHAWARA ZABI GIDA DAYA KA SHIGA A NAN KASA
HOMEZAMAN AUREJAVA|HTML CODE

ADDINISOYAYYALAFIYA
Joint our WhatsApp Group

nan
12026-01-07
*Post reply · Invite friends · From end
* Abduladmin Hadisi na 1

An karbo daga sarkin muminai, baban Hafs, Umar bin khaddabi yace naji Manzon Allah (SAW) yana cewa ''Lallai kadai, ayyuka suna tare da niyyoyinsu, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abin da ya yi niyya (a zuciyarsa). Wanda duk hijirarsa ta kasance saboda Allah da Manzon sa, wanda kuma hijirarsa ta kasance saboda duniya da zai samu, ko don wata mace da zai aure ta, wannan sakamakon hijirar sa na nan kan abin da ya yi hijira zuwa gare shi.'' Shugabannin masu hadisai ne suka rawaito shi. Su ne Muhammad dan Isma'ila dan Ibrahim dan Mugirata dan Bardizbah Al-Bukhari Al-Ju'ufiy. Da Abul Husaini Muslimu dan Hajjaju dan dan Muslimu Alqushairiy Annaisaburiy. Acikin ingantattun littattafan su.
2018-02-08 11:33 · Reply · (0)

Online: Guests: 1

2961784
HOMESpeedCounter.net - Free web counter
Share Button
© 2012 TO 2022 www.arewa2.wap.sh created by Abdul Adamu Sani Wudil
1
SAHEN LABARAN HAUSA
Aminiya
hausa radiyo
Almi'izan
hausa leadership
voa hausa
trt hausa
rfi hausa
dw hausa
bbchausa
cri hausa
A A
AIKO SAKOSMSKIRA© 2020 arewa2.wap.sh
call 07033031695

l
sss